waecE-LEARNING
Hausa Paper 2, May/June 2010  
Questions: 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 Main
General Comments
Weakness/Remedies
Strength Conclusion

Section B
Question 7

Ta yaya Danmaraya Jos ya sami sunansa, kuma yaya ya fara waka?

_____________________________________________________________________________________________________
Observation


The question was from the book Makada De Mawakan Hause (Oral poetry), the candidates were
to explain the source of Danmaraya's name and how he started singing.
Thus: Lokacin da ya fara makarantar allo ne ya fara 'yan wake-waken yara.
Kodayake, wakokin nasa sun bunkasa ne lokacin da yake bin mota. Wakar Karen mota ita ce wakarsa ta farko.
Ta wajen asalin sunansa kuwa, Danmaraya ya yi rashin iyayensa ne tun yana cfan karami shi ya sa ake kiran sa Danmaraya.
Few candidates attempted the question and their performance was fair.

Powered by Sidmach Technologies(Nigeria) Limited .
Copyright © 2015 The West African Examinations Council. All rights reserved.